SashenVOAHausa
Yan Kwangila Da Injiniyoyin Najeriya Na Kukan Cewa Kamfanonin China Na Hana Su Samun Manyan Ayyuka
- Title
- Yan Kwangila Da Injiniyoyin Najeriya Na Kukan Cewa Kamfanonin China Na Hana Su Samun Manyan Ayyuka
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- China ita ce kan gaba cikin kasashen waje dake ayyukan gine gine a Najeriya, a cewar ofishin jakadancin Chinan a Abuja, sai dai ‘yan kwangila da injiniyoyi na Najeriyar su na kukan cewa kamfanonin kasar Chinan su na hana su samun manyan ayyuka.
- Title
- Hira Da Dr. Muhammad Mustapha, Kwararre A Asibitin Koyarwa Na Jami’ar Maiduguri Kan Maleriya
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Dr. Muhammad Mustapha kwararre a asibitin koyarwa na jami’ar Maiduguri, ya yi mana bayani a game da matakan da Cape Verde ta bi wajen cimma wannan nasara ta kawar da cutar maleriyar.
- Title
- Najeriya Ta Shiga Yarjejeniyoyin Kasa Da Kasa Don Kawo Karshen Cin Zarafin Mata Ta Hanyar Lalata
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Najeriya ta sanya hannu a yarjejeniyoyin kasa da kasa da dama na kawo karshen cin zarafin mata ta hanyar lalata da kuma a cikin gida. Sai dai duk da haka, matsalar na ci gaba. A yanzu, wasu a kasar na kiran a kafa sabbin dokoki na hukunta masu aikata laifin.
- Title
- Cigaban Hira Da Dr Yahuza Getso, Masanin Tsaro A Najeriya Game Da Biyan Kudin Fansa
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- A hirarsa da Muryar Amurka¸ Dr Yahuza Getso ya ce yin maganar kudin fansar musanman a shafukan sada zumunta bai dace ba.
- Title
- Kenya Sun Kara Kaimi Wajen Sa Ido Akan Yaduwar Sauro
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Akalla mutane dubu 10 suke rasa ransu a duk shekara sakamakon cutar Malariya a bisa bayanan cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta Amurka.
- Title
- Hira Da Dr Yahuza Getso, Masanin Tsaro A Najeriya Game Da Biyan Kudin Fansa
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Title
- Matsalar Garkuwa Da Mutane Domin Kudin Fansa Ta Tilsatawa Mutane Da Yawa Guduwa Daga Jos
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Title
- TASKAR VOA: Matsalar Satar Mutane Domin Neman Kudin Fansa A Najeriya Ya Zama Ruwan Dare
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Duk da matakai da ake cewa ana dauka don samar da tsaro,
ana ci gaba da samun matsalar satar mutane don kudin fansa a wasu sassan kasar, ciki har da Abuja babban birnin tarayyar kasar.
- Title
- LAFIYARMU: Cape Verde Ta Cimma Gagarumar Nasarar Kawar Da Cutar Malaria
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Hukumar Lafiya ta Duniya ta bayana cewa kasar Cape Verde ta yi nasarar kawar da cutar Malariya.
Kasar ta zama ta 3 a nahiyar Afirka da aka tabbatar da nasasrar kawar da cutar bayan kasar Mauritius a shekara ta 1973 da Algeriya a 2019.
- Title
- Matsalar Satar Mutane Domin Neman Kudin Fansa A Najeriya Ya Zama Ruwan Dare
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Title
- Murnar Cika Shekaru 45 Da Kafuwa Na Sashen Hausa Na Muryar Amurka
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. Sashen kan gabatar da labarai da dumi-duminsu, da batutuwan da suka shafi fashin baki, siyasa, kimiyya, fasahar zamani, kiwon lafiya, kasuwanci da nishadi tare da hadin gwiwar abokanan hulda na gidajen rediyo da tal...
- Title
- Dokar Hana Lefe A Jihar Kano Ya Tada Hazo a Kafar Sada Zumunta
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Title
- Shirye-Shiryen Ghana Zuwa Gasar Cin Kofin Nahiyar Afirka AFCON
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Ghana dai ta dauki kofin wannan gasa ta Afcon sai hudu, sai dai a shekarun baya bayan nan, kasar ba ta taka rawa sosai a gasar. Hamza Adams ya aiko mana da wannan rahoto a game da shirin kasar a bana.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. S...
- Title
- Shirye-Shiryen Super Eagles, Dake Wakiltar Najeriya, Gabanin Gasar AFCON
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- A Abuja, Alhassan Bala, ya duba wasu daga cikin shirye shiryen kungiyar Super Eagles dake wakiltar Najeriya a gasar AFCON ta 2023.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. Sashen kan gabatar da labarai da dumi-duminsu, da batutuwan da suka sha...
- Title
- Abin Da Wasu ‘Yan Najeriya Ke Cewa Game Da Fafatawar Najeriya a Gasar AFCON
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. Sashen kan gabatar da labarai da dumi-duminsu, da batutuwan da suka shafi fashin baki, siyasa, kimiyya, fasahar zamani, kiwon lafiya, kasuwanci da nishadi tare da hadin gwiwar abokanan hulda na gidajen rediyo da tal...
- Title
- An Gudanar Da Bincike Kan Yiwuwar Basirar AI Ta Maye Gurbin Dan Adam Wurin Gano Cutar Kansar Mama
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Masu bincike sun ce sakamakon farko da ya biyo bayan binciken da aka kammala akan amfani da basira ta AI wajen daukan hoto don gano cutar kansar mama a watan Agustan 2023, ya nuna cewa ba a kai matakin da na’urar za ta maye gurbin mutanen dake daukan hoton don gano cutar ba tukunna.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a k...
- Title
- Kwararru Na Amfani Da Kwayoyin Halita Don Samar Da Magunguna Da Suka Dace Da Yanayin Jiki
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Tsarin maganin cututtuka ta hanyar amfani da kwayoyin halittun dan adam wato DNA wajen samar da maganin da zai dace da yanayin jiki tare da la’akari da irin cutar da ake fama da ita, yana dada samun karbuwa a ‘yan shekarun bayan nan a cewar kwararru a asibitin jami’ar Utah da ke kasar Amurka.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bib...
- Title
- Fasahar AI Za Ta Yi Tasiri A Najeriya Da Ma Nahiyar Afirka – Farfesa Gadanya
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Farfesa Mukhtar A. Gadanya, kwararre ne a fannin lafiyar al’umma a tsangayar Lafiyar Al’umma ta jami’ar Bayero da ke Kano a Najeriya. Ya yi bayani akan yadda fasahar AI zata yi tasiri a Najeriya da ma nahiyar Afirka baki daya.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d...
- Title
- Duba Kan Tasirin Da Kirkirarriyar Basirar AI Za Ta Yi A Fannin Kiwon Lafiya| VOA Hausa
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Shirin Lafiyarmu na wannan makon zai yi hangen nesa ne don duba makomar tsarin kiwon lafiya a nan gaba da kuma tasirin kirkirarriyar basirar AI a fannin kiwon Lafiya.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. Sashen kan gabatar da labarai da dumi-dum...
- Title
- Yadda Aka Gudanar Da Murnar Hukuncin Kotun Koli A Jihar Kano| VOA Hausa
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Yadda magoya bayan Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP suka yi murna bayan Kotun Koli ta tabbatar da shi a matsayin halastaccen gwamnan jihar kano a zaben 2023
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. Sashen kan gabatar da labarai da dumi-du...
- Title
- Yadda Magoya Bayan Abba Kabir Suka Yi Murnar Tabbatar Da Zabensa A Abuja
- Date posted
- 3 months ago
- Description
- Yadda magoya bayan Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP suka yi murna bayan Kotun Koli ta tabbatar da shi a matsayin halastaccen gwamnan jihar kano a zaben 2023.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. Sashen kan gabatar da labarai da dumi-duminsu, ...
- Title
- Idan A Na Neman Zaman Lafiya, Ran Bil Adam Za’a Sa A Gaba Ba Kabilanci Da Addini Ba – Janar Bala
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Bisa la’akari da matsalolin tsaro da aka samu a Najeriya a shekarar 2023, shin yaya lamarin zai kasance a bana? Haruna Shehu Marabar Jos ya yi hira da Janar Saleh Bala mai murabus, inda ya tambaye shi ko abubuwan za su yi sauki, ko kuma akwai kalubale.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana,...
- Title
- Rikicin Boko Haram: Wadda Ya Shafa Shekaru 12 Bai Ga ‘Yan Uwansa Ba Ya Komo Gida
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Bukar Ali ya rabu da iyayenshi lokacin ya na dan shekara bakwai, shi da dan uwanshi, inda suka je Kamaru karatun allo. A can Kamaru din, kungiyar Boko Haram ta kai hari kauyen da suke. Daga nan bai sake ganin yayan na sa ba, kuma bai san yadda za a yi ya koma gida ba sai bayan shekaru 12.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a ka...
- Title
- Me Yasa Aka Kasa Samun Dawamammen Zaman Lafiya Shekara da Shekaru A Jihar Filato
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Mun leka jihar Filato inda a jajibarin Kirsimeti ‘yan bindiga suka kai hare-haren da suka halaka fiye da mutane dari, don jin abin da yasa aka kasa samun dauwamammen zaman lafiya shekara da shekaru.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. S...
- Title
- Duba Akan Kafewar Jinin Al’ada Na Mata Da Kuma Daukewar Sha’awa Da Kwayoyin Haihuwa A Maza
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Wannan makon, shirin Lafiyar Mu zai mai da hankali akan kafewar jinin al’ada na mata wato menopause da kuma daukewar sha’awa da kwayoyin haihuwa a maza wato Andropause.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. Sashen kan gabatar da labarai...
- Title
- Dakta Hassan Mohammed Dogo Yayi Karin Haske Game Da Andropause
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Dr. Hassan Mohammed Dogo, wani kwararren likitan tuntuba ne a asibitin koyarwa na Jami’ar Maiduguri, kuma a hira da Hussaina Mohammed, ya yi mana Karin haske a game da Andropause.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. Sashen kan gabatar d...
- Title
- Yanayin Sauyin Da Za A Iya Fuskanta A Shekarun Menopause Da Andropause
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Duk da cewa yanayin sauyin da ake fuskanta a shekarun menopause da andropause wani abu ne da bashi da makawa, yana tattare da kalubaloli daban-daban na bayyane da kuma na badili. Wakilin Muryar Amurka Emmanuel Jules Ntap, ya tattauna da wata dattijuwa da wani dattijo a Kamaru game da yadda suke rayuwa da wadannan sauye-sauye.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum ...
- Title
- Abin Da Wasu Ke Cewa Game Da Abin Da Suka Sani Akan Andropause
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Menopause da Andropause wasu mahimman lamura ne a rayuwar maza da mata a yayin da suka manyanta. Duk da cewa an fi samun bayanai a game da menopause, mutane da dama basu da masaniya a game da andropause. Ga abin da wasu mutane a birnin Jos a Najeriya suke cewa a game da abin da suka sani game da andropause da kuma alamominsa.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum ...
- Title
- Taskar VOA: Yaya Lamarin Tsaro Zai Kasance A Najeriya da Nijar A Sabuwar Shekara?
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- A cikin shirin Taskar VOA na wannan makon, yayin da sabuwar shekarar 2024 ta zo da alkawura dama – shin ya ya lamarin tsaro zai kasance a Najeriya da Nijar, bisa la’akari da nasarori ko akasin haka da aka samu a bangaren tsaron a shekarar da ta kare.
Ku Bibiyi Shafin VOA Hausa YouTube: https://bit.ly/3Gcp7en
- - - - - -
Karin bayani akan VOA Hausa: https://www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: https://www.facebook.com/voahausa
Karin bayani akan Instagram: https://www.instagram.com/voahausa
Karin bayani akan Twitter: https://twitter.com/voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: https://bit.ly/3ElbQit
- - - - - -
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da YouTube, kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana,...
- Title
- BIDIYO: Yadda Masu Zanga Zanga Suka Kona Gidan Hakimin Bokkos
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- Kashe Kashen Da Suka Dau Hankalin Al'umma A Arewacin Najeriya cikin Shekarar 20233.mp4
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Jerin kisa biyar da ya tada Hankala Arewacin Najeriya a shekarar da ta shude ta 2023.
- Title
- LAFIYARMU: Wadanne Kudurori Na Bunkasa Kiwon Lafiyarku Kuke Da Su A Shekara Mai Zuwa?
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- LAFIYARMU: Shekarar 2023 ta zo ta kuma kare - shin wadanne kudurori na bunkasa kiwon lafiyarku kuke da su a cikin sabuwar shekara? Mun ji daga bakin wasu 'yan Najeriya.
- Title
- TASKAR VOA: Yaki Da Tashin Hamkali Da Ake Fama Da Shi A Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- TASKAR VOA: Shirin Taskar VOA na wannan makon, shiri ne na musanman da Muryar Amurka ta hada a game da yaki ko tashin hankali da ake fama da shi a Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo, da kuma mawuyacin hali da mutane ke ciki sakamakon rikicin.
- Title
- Bai Kamata A Sha Giya A Bugu Ko A Tada Hankali Ba A Lokacin Bukin Kirsimeti – Ravaran Ogah
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Mataimakin SHugaban Kungiyar Kirisotci a Jihar Borno, Ravaran Abraham Ogah ya yi kira ga mabiya addinin Kirista da su yi bukukkuwan Kirsimeti cikin godiya da addu’a domin yin murnar zagayowar ranar haihuwar Isa Almasihu.
Ravaran Ogah ya fadi hakan ne a wata hira da yayi da Muryar Amurka a birnin Maiduguri da ke jihar Barno, inda ya ce bai kamata asha giya a bugu ko a tada hankali ba a lokacin bikin Kirsimeti.
Ya kamata Kiristoci su yi amfani da ranar Kirsimeti su taimakawa marasa karfi, tare da yi wa kasa da shuwagabanni addu'a.
- Title
- LAFIYARMU: Waiwayen Wasu Daga Cikin Muhimman Rahotannin Da Muka Kawo Muku A Cikin Shekarar 2023
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- TASKAR VOA: Amurka Za Ta Sake Bai Wa Wadanda Suka Yi Zaman Gidan Kaso Damar Sabuwar Rayuwa
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- TASKAR VOA: Waiwayar Wasu Daga Cikin Manyan Al’amura Da Suka Faru A Wannan Shekara Mai Karewa
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- LAFIYARMU: Waiwayen Wasu Daga Cikin Muhimman Rahotannin Da Muka Kawo Muku A Cikin Shekarar 2023
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- TASKAR VOA: ECOWAS Ta Gindaya Sabbin Sharudda Na Janye Takunkumin Da Ta Sanya Kan Jamhuriyar Nijar
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- TASKAR VOA: Gwamnati Ta Shirya Ta Fatattaki Batagari A Duk Inda Suke A Najeriya - Ministan Tsaro
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- TASKAR VOA: Waiwayar Wasu Daga Cikin Manyan Al’amura Da Suka Faru A Wannan Shekara Mai Karewa
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Waiwayar wasu daga cikin manyan al’amura da suka faru a wannan shekara mai karewa, ciki hadda rantsar da shugaba Bola Tinubu a matsayin shugaban kasar a Mayu, da kuma cire tallafin man fetur da ya kara tsananin rayuwa a tsakanin jama’a.
- Title
- LAFIYARMU: Waiwayen Wasu Daga Cikin Muhimman Rahotannin Shekarar 2023
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Ana zargin wani likita a birnin Jos da sace kodar wasu marasa lafiya ba tare da saninsu ba. ‘Yan sanda sun kama likitan, kuma sun kulle asibitin na shi.
- Title
- TASKAR VOA: Shugaban Coci A Ghana Ya Yi Kiran Zaman Lafiya Tsakanin Mabiya Addinai Daban-Daban
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- LAFIYARMU: Ire-Iren Abinci Da Ya Kamata Mutane Su Ci Yayin Shagulgulan Karshen Shekara
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- TASKAR VOA: Kiristoci A Jamhuriyar Nijar Za Su Yi Addu’o’in Neman Mafita
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- TASKAR VOA: Yadda Tsadan Kayan Masarufi Ya Kawo Kunci Ga Shirye-Shiryen Kirsimeti A Najeriya
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- Matafiya A Najeriya Na Cigaba Da Kokawa Kan Tsadar Kudin Mota Duk Da Tallafin Gwamnati Na Kaso 50%
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- A daidai lokacin da bukukuwan kirsimeti ke karatowa, bisa al’ada jama’a da dama ne ke tururuwa zuwa tashoshin motoci a birnin Abuja domin tafiya zuwa jihohinsu daban-daban domin hutun karshen shekara, ziyara da bikin kirsimeti.
- Title
- Yadda Na’urar Lantarki Mai Amfani Da Rana Ke Haskaka Wani Yankin Karkara A Najeriya
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- An kafa hadadden tsarin samar da lantarki ta hanyar amfani da haske da haddin gwiwar PowerGen – kamfanin samar da lantarki a nahiyar Afirka daga makamashin da ake iya sabunta.
- Title
- Gwamnatin Nijar Da Haddin Gwiwar Kungiyar Hope Walks Sun Fara Aikin Gyaran Lalurar Lankwashewar Kafa
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Title
- Gwamnati Ta Shirya Tsaf Ta Fatattaki Batagari A Duk Inda Suke A Najeriya - Ministan Tsaro
- Date posted
- 4 months ago
- Description
- Karamin ministan tsaron Najeriya kuma tsohon gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawalle ya bayyana hakan ne a wata hira da muryar Amurka a Abuja. Bello Matawalle dai ya jadada cewa, an dauki kwararan matakan kiyaye sake afkuwar irin iftila'in da ya faru a kauyen Tudun Biri dake Jihar Kaduna a Najeriya.